Professor
Sa'idu Muhammad Gusau has authored a wide range of books covering
literature, religion, history, and culture. His publications are
essential references in Hausa studies, reflecting his profound expertise
and dedication to knowledge. Click each book title below to explore and
download the book.
- Adabin Hausa a Saukake
- Audu Karen Gusau
- Biography of Maibade Umar Suleiman
- Dauloli a Kasar Hausa
- Diwanin Wakokin Baka na 5
- Diwanin Wakokin Baka na 6
- Fannin Falsafa a Ilmance
Important: Press Ctrl + D to bookmark this page as it is frequently updated with the latest content, including new publications, articles, and other valuable resources. Stay connected for updates!
17 Comments
Allah yasa bayanka ta yi kyau.
ReplyDeleteMasha Allah!
ReplyDeleteAllah ya ƙara ɗaukaka ya kuma sanya albarka.
Jazakallah bi khair 🙏
ReplyDeleteAllah ya kara basira
ReplyDeleteAllah ya ƙara wa Malam lafiya.
ReplyDeleteAmin, ƙwaro Malam Auwal.
DeleteAllahu Akbar ka ga masu yi don Allah, wato proff ya ce muma mu karu, to Allah ya biya da wannan gudumawa
ReplyDeleteGaskiya wannan ba ƙaramin aiki aka yi ba. Wannan zai bunƙasa tare da sauƙaƙa karatu, nazari da bincike game da Harshen Hausa.
ReplyDeleteAllah ya saka da alkhairi Baba.
Allah ya saka da Alkhairre ya kare gabanka da bayanka ya daukaka iliminka zuwa inda bamu tsammani
ReplyDeleteMe za mu ce wa Rabbana?
ReplyDeleteSai godiya duk safiya.
Da ya ba mu Shehin malami,
Na Gusau Sa'idu abin biya.
Bahari a fannonin sani,
Da muke ta ɗiba tun jiya.
Ya Rabbi ƙarfafi Shehuna,
Ilimi daɗo mar lafiya.
Allah ya kara lafiya
ReplyDeleteAllah Akbar!
ReplyDeleteMasu rubutu irinku kaɗan muke da a ƙasar Hausa. Kai kuwa har yaɗa shi fisabilillah kake!
Allah Ya biya ka.
Yabon gwani ya zama dole. Allah ya ƙara tsawancin kwana masu albarka
ReplyDeleteMuna farin ciki da samar da wannan shafin. Allah ya saka wa duk wanda ya ba da gudunmawar samar da shi. Shi kuma Farfesa Allah ya sa wannan aiki ya zame masa sadaƙatul jariya.
ReplyDeleteAmin.
DeleteMasha'Allah! Haƙiƙa wannan wata wagegiyar taska ce da aka samar wadda za ta taimaka wajen sauƙaƙawa ga ɗalibai da masu nazarin Harshen Hausa da ma Nahiyar Afirika. Muna godiya ga Shehin Malami Gangaran ;Farfesa Sa'idu Muhammadun Gusau da kuma Kano. Muna kuma roƙon Allah ya sa rakiya ta yi nisa, amin.
ReplyDeleteAllah ya kara wa rayuwa albarka.Baharun Adabin Baka na Hausa.
ReplyDelete